IQNA - Bayan da wasu gungun magoya bayan masu ra'ayin ’yan mazan jiya suka kai hari a wani masallaci a Southport na kasar Ingila, musulmi a fadin kasar sun nuna damuwa game da tsaron lafiyarsu.
Lambar Labari: 3491629 Ranar Watsawa : 2024/08/03
Tehran (IQNA) Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijira a Myanmar ya rubanya tun watan Fabrairun bara, kuma yanzu ya zarce 800,000.
Lambar Labari: 3486946 Ranar Watsawa : 2022/02/13
Majalisar dinkin duniya ta fitar da rahoton cewa a wasu yankuna na arewa maso yammacin Najeriya, mutane kimanin dubu 20 sun bar muhallansu.
Lambar Labari: 3483683 Ranar Watsawa : 2019/05/29